Majalisa Ta Nemi A Kirkiro Karin Jihohi 20 A Najeriya

Majalisar dattawan Najeriya ta bukaci a kirkiro wasu karin jihohi ashirin daga cikin takatin da shida da ake da su.

ITAI State (daga Akwa Ibom State)
– State status a birnin tarayya FCT
– Katagum State daga Bauchi State
– Okura State daga Kogi East
– Adada State daga Enugu State
– Gurara State daga Kaduna South
– Ijebu State daga Ogun State
– Ibadan State daga Oyo State
– Tiga State daga Kano State
– Ghari State daga Kano State
– Amana State daga Adamawa
– Gongola State daga Adamawa
– Mambilla State daga Taraba State
– Savannah State daga Borno State
– Okun state daga Kogi State.
– Etiti State daga South East Zone
– Orashi State daga Imo da kuma Anambra states
– Njaba daga jihar Imo State
– Excision of Aba State from Abia State;
– Anioma State from Delta State
– Torogbene daga Oil River States da Bayelsa Delta da kuma Rivers states
– Bayajida State from parts of Katsina, Jigawa, and Zamfara states.

Me za ku ce ?

Related posts

Leave a Comment