Da Dumi-Dumi: ‘Yan Bindiga Sun Yi Gaba Da ‘Yan Kasuwa 70 A Kaduna

Rahoton dake shigo mana daga Jihar Kaduna na bayyana cewar ?an ta’adda masu fashin daji sun yi garkuwa da ?an kasuwa sama da guda 70 a kan hanyar su ta zuwa Kano a titin Birnin-Gwari zuwa Kaduna a ranar Laraba.

Jaridar Vanguard ta rawiato cewa an shaidawa manema labarai a Kaduna cewa ?an ta’addan sun tare jerin-gwanon motocin ?an kasuwan ne in da daga bisani su ka yi awon-gaba da su cikin jeji.

Jaridar ta ce Rundunar ?an Sanda ta jihar ba ta ce komai a kan harin a daidai lokacin da ta wallafa labarin.

?arin bayani na nan tafe…

Related posts

Leave a Comment