Fina-Finai: Muna Shawartar ‘Yan Mata Masu Niyyar Shiga Harkar Fim Su Dakata – Maishadda

FB IMG 1718261711216~2

Labarin dake shigo mana daga birnin Kano na bayyana cewa daya daga cikin masu shirya fina-finai a arewacin najeriya Abubakar Bashir Maishadda yace, a kullum yana karbar kiraye-kiraye da sakonni sama da guda hamsin daga mata daban daban dake son shigowa kannywood da sunan zasuyi film, ni kaina nakan basu shawara su je suyi aure ko karatu, amma ni dai na daina daukan sabbin fuska acikin fina-finaina, sannan su kansu wadanda suke cikin masana’antar, a kullum addu’a na da fatana garesu shine, da sunyi film daya biyu sunyi suna, suje…

Read More

Na Taba Kama Matata Da Dan’uwana Suna Cin Amanata – Adam Zango

IMG 20240415 WA0084

“NaKama Matata da laifin cin amanata da ?an Uwana amma na yi hakuri na cigaba da zaman Aure da Ita” Zango ya kara da cewa “na kama matata da laifin yin dan malele amma na cigaba da zaman aure da ita. An tura min bidiýòn bà??à da matata ta yi da kanta, akan na biya naira milyan daya ko a saka a duniya na yi hakuri na cigaba da zaman aure da ita. “Na kama matata da cin amàñà?à da dan ùwàñà na yi hakuri na cigaba da zaman aure…

Read More

Kano: An Gurfanar Da Jaruma Amal Umar Gaban Kotu

images (10)

An gurfanar da fitacciyar jarumar fina-finan Hausa Ta Kannywood gaban kotun majistre da ke Gya?i-gya?i a birnin Kano bisa zargin yun?urin bai wa ?ansanda cin hanci. Ana zargin Amal da yun?urin ba da cin hancin naira dubu 250 ga wani ?an sanda mai suna ASP Salisu Bujama da ke rundunar ?ansandan, shiyya ta ?aya da ke Kano. A cewar mai gabatar da ?arar, Amal na yun?urin bayar da cin hancin ne domin hana binciken ?an sanda kan zargin saurayinta da almundahanar ku?i. Lamarin ya bayyana ne lokacin da wani Yusuf…

Read More

Kano: Shugaban Majalisar Malamai Ya Roki Gwamnati Ta Ba Jarumar Tiktok Murja Kunya Mukami

IMG 20240319 WA0085

Rahotannin dake shigo mana daga Jihar Kano na bayyana cewa shugaban majalisar malaman addini na Jihar Sheikh Ibrahim Khalil ya yi kira da babbar murya ga Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf cewa a yi gaggawar na?a Jarumar Tik-Tok Murja Kunya mukami na mai ba Gwamna Shawara. Sheikh Khalil yace ko shakka babu nada Murja mu?amin zai taimaka gaya wajen karfafa tarbiyyar Matasa musanman Mata a fa?in Jihar. Ina Kira Ga Gwamnatin Kano Ta Bawa ‘Yar Mu Murja Kunya SA Ko SSA Yadda Za Ta Shiryar Da Matasa Kuma Gwamna…

Read More

Zan Tsaftace Harkokin Finafinai A Najeriya – Sarki Ali Nuhu

IMG 20240317 WA0069

Shugaban huukumar fina-finai ta Najeriya (NFC), Sarki Ali Nuhu ya yi alkawarin inganta harkar fina-finai domin taimakawa tattalin arzikin kasa ya bunkasa cikin sauri. Ali Nuhu ya yi wannan alkawarin ne a wurin bikin mi?a masa ragamar hukumar a Jos, babban birnin jihar Filato, kamar yadda Daily Trust ta ruwaito. Jarumin na masana’antar Kannywood ya zama shi ne manajan darakta na hukumar fina-finai ta Najeriya (NFC) na bakwai a tarihi. Yayin da ya kama aiki a matsayin MD na NFC, Ali Nuhu ya tabbatar wa mahalarta taron cewa ya shirya…

Read More

Fina-Finai: Jarumin Kudancin Najeriya Mista Ibu Ya Mutu

IMG 20240303 WA0124

Jarumin barkwanci a masana’antar shirya fina-finai ta Nollywood John Okafor, da aka fi sani da Mr. Ibu ya rasu.  Ya mutu ne sakamakon bugun zuciya bayan da kimanin mako guda daya gabata aka sake garzayawa da shi zuwa wani asibitin birnin Legas sanadiyar sake tasowar larurar da yake fama da ita. Wani na kusa da iyalan mamacin ya shaidawa tashar talabijin na Channels cewa fitaccen jarumin ya rasu ne da tsakar ranar Asabar din nan bayan da aka mayar da shi sashen kulawar musamman na asibitin Evercare dake unguwar Lekki…

Read More

Kano: Kotu Ta Bada Umarnin Kama Mawaki Ado Gwanja

IMG 20240227 WA0007

Babbar kotun jihar Kano Mai Lamba biyar ?ar?ashin jagorancin Mai Shari’a A’isha Mahmud ta bada umarnin a kamo mata mawa?i Ado Isa Gwanja. An rawaito Kotun ta kuma haramta masa wa?a har sai ‘yan sanda sun kammala bincike a kansa. Idan za’a iya tunawa a bara lokacin da mawa?in yayi wata wa?a mai suna “WAR” zauran malaman Kano sun shigar da shi ?ara a kotun Shari’ar Musulunci dake Bichi ta hannun lauya Barr. Sulaiman Gandu, saboda a cewar su wa?ar akwai kalaman batsa a cikinta kuma zata iya ?ata tarbiyyar…

Read More

‘Yan Amore Ne Ke Zuwa Neman Mu – Jaruma Maimuna Muhammad

Fitacciyar jarumar finafinan Hausa ta kannywood, Maimuna Muhammad, ta bayyana mafi yawan mazajen da suke zuwa wajen su da sunan suna son su a matsayin mayaudara da suke fakewa da soyayya domin biyan bukatar su. Jarumar ta bayyana hakan ne a lokacin da suke tattaunawa da wakilin mu Mukhtar Yakubu, a game da irin kallon da ake yi wa ‘yan fim na mayar da hankalin su kan rayuwar duniya fiye da lamarin aure, duk kuwa da dumbun masoyan da ake ganin suna da su, in da ta kada baki ta…

Read More

Fina-Finai: Jaruma Rahma Sadau Ta Shiga Bakin Duniya

Lamarin ya biyo bayan wani faifan bidiyonta ne da aka gan ta a ciki tana cewa a kashe karatun Alkur’ani a cikin motarta a sa mata waka. Aminiya ta bi diddigin bidiyon, inda ta gano cewa lamarin ya faru ne a cikin fim din Nadiya na jarumar, inda ta fito a matsayin matar Umar M. Shareef. A cikin fim din, jarumar ta fito a matsayin ’yar Rabi’u Rikadawa wanda ya fito a matsayin mai dukiya sosai ya shagwaba ’yarsa wato Rahama a fim din. Wannan ya sa ta yi aure, amma…

Read More

Fina-Finai: Mazinata Na Kai Mini Hari A Kannywood – Jaruma Nafisa Salisu

A tattaunawar da Jaridar Lerdership Hausa ta yi da Jarumar masana’antar Kannywood Nafisa Salisu ta bayyana nasarori da ?alubalen da ta ke fuskanta a cikin masana’antar. LEADERSHIP A YAU: mai karatú zai sò jin wacece Nafisat Salisu? NAFISA SALISU: to ni dai an haifeni a wata Unguwa a cikin garin Kanø sannan na yi makarantar firamare gami da sakandire a Edcellence Classic Gollege dake Unguwar Hotoro, duk da dai iyayena ba ‘yan Jihar Kano ne su ba, ‘yan Jihar Kogi ne wanda kuma kasuwanci ya kawosu nan, sannan ni yaran…

Read More

Fina-Finai: Jaruma Fati Muhammad Ta Fada Tarkon ‘Yan Damfara

Labarin dake shigo mana daga birnin Kano na bayyana mana cewar Jarumar Kannywood Fati Muhammad, ta tsinci kanta cikin wata sar?a?iya bayan an ha?a baki an yaudare ta. Wani ?an uwan jarumar ne dai ya zo mata da labarin cewa an mata sammu shiyasa abubuwa suka kwa?e mata, zai ha?a ta da wani malami domin ya ba ta taimako. Ashe da ?an duniya zai ha?a ta inda suka ba ta sinadarin gusar da hankali ta sha a matsayin rubutu. Tana sha kuwa hankalinta ya yi gushe, suka yi awon gaba…

Read More

Fitinar Mata: Na Gama Aure A Rayuwata – Adam Zango

Fitaccen Jarumi Adam ZANGO ya bayyana damuwar sa da cewa ” Nayi aure banji Dadi ba matukar wanann itama tasa muka rabu tabbas na hakura ba zan sake yin wani aure ba a rayuwata, zan zauna ni kadai sabida na gaji da yadda nake tsintar kaina duk da nasan kaddara ta ce hakan. Jawabai da dama ne suka fito Daga Bakin fitaccen Jarumi Adam ZANGO yayin da yake zubar da hawaye da Kuma nuna halinda yake ciki na rashin samun lokacinsa da matarsa Bata dashi sai business dinga kawai tasa…

Read More

Burina In Jefar Da Rera Waka In Koma Rera Alkur’ani – Ali Jita

Sanannen Mawa?in finafinan Hausa Ali Isa Jita ya bayyana cewar babban burin da yake dashi a yanzu shi ne jingine wa?a da komawa tilawar Kur’ani. Mawa?in ya bayyana wannan aniyar tasa ne a tattaunawar da ya yi da sashin Hausa na BBC a shirin daga bakin mai Ita. Ali Jita ya ?ara da cewar dukkanin wata nasara da Mawa?in zamani ke nema a ?asar Hausa Allah ya bashi, bisa ga haka yana matu?ar godiya da fatan sauya Al?iblar rayuwa a nan gaba. Sai dai jama’a na cigaba da bayyana ra’ayoyin…

Read More

Fina-Finai: Jarumi Ahmad S. Nuhu Ya Cika Shekaru 16 Da Rasuwa

A ranar 1 ga watan 1 na shekarar 2023, fitaccen jarumin masana’antar Kannywood Marigayi Ahmad S. Nuhu ya cika shekaru 16 da rasuwa. Ya rasu a ranar 1 ga watan 1 na shekarar 2007 a wani mummunan hatsarin mota da ya rutsa da su a hanyar sa ta zuwa Maiduguri tare da wasu abokan sa su 3, wato Abubakar Didos, Hamza da kuma Ahmad Singa Boy. Wadda kuma Singa Boy din ne kawai ya rage a raye, amma su ragowar Ukun duka sun rasu. Ya rasu ya bar matar sa,…

Read More

Akwai Gyara A Harkar ‘Yan Kannywood – Adam Zango

Shahararren dan wasan Hausa fim na masana’atar Kannywood Adam Zango ya bayyana cewar da akwai gyara a yadda harkar ta su ke tafiya a halin yanzu da ya kamata a ?auki matakin gyara. Adam Zango na bayani ne a yayin mayar da martani dangane da sukar da malaman addini da sauran jama’a ke yi musu na bata tarbiyya maimakon gyaranta. Jarumin ya ce tabbas idan har ?era da sata babu shakka daddawa ma ta wari, yadda harkar ‘yan fim ke tafiya a yanzu abin takaici ne, an kai ga matsayin…

Read More

Fina-Finai: Marigayi Ibiro Ya Cika Shekaru Takwas Da Rasuwa

An haifi marigayi Rabilu Musa Ibro a shekarar 1971. Ya yi karatun Firamare dinsa a Danlasan da ke cikin karamar hukumar Warawa. Sannan kuma ya yi Sakandare a Kwalejin horon malamai ta Wudil (Teachers College). Daga nan ne ya shiga aikin gidan Yari (Prison Service) a shekarar 1991. Ya yi shekara takwas Ya na aikin Gandiroba inda ya kai matakin insfekto, daga nan ne ya bari ya cigaba da sana’ar wasan kwaikwayo. Rabilu Musa Ibro ya fara sana’ar Fim a tun ya na aji uku na makarantar sakandare. Ya na…

Read More

Duniyar Fina-Finai: Jaruma Halima Atete Za Ta Amarce

Labarin dake shigo mana daga jihar Kano na bayyana cewar fitacciyar Jarumar Kannywood Hajiya Halima Atete za ta amarce a Kwanan nan. Tauraruwar Kannywood Halima Yusuf Atete za ta amarce da angonta Mohammed Mohammed Kala wadanda za a daura aurensu ranar Asabar 26 ga watan Nuwamban 2022 a Maiduguri. A ‘yan lokutan nan dai ana yawan samun yin aure na Jaruman Kannywood lamarin da jama’a ke gani wata alama ce da Jaruman na Kannywood musamman Mata za su yi bankwana da Masana’antar zuwa gidan Aure.

Read More

Fina-Finai: Ina Nan Da Raina Ban Mutu Ba – Kamaye

A safiyar ranar jiya ne wani labari ya karade shafukan sada zumunta ana fadin cewa Allah yayiwa fitaccen Marubucin nan kuma darakta haka kuma a lokaci daya jarumi a masana’antar kannywood Dan Azumi Baba wanda akafi sani da Kamaye rasuwa. Jaruman Kannywood da dama sun wallafa hakan,wasun su sun karyata kansu daga baya,yayin da wasu kuma suka cire wallafar ba tare da bada wani ba’asi ba. Bayan mun gudanar da bincike ne muka tabbatar muku da cewa yana nan a raye cikin koshin Lafiya. Haka kuma shima jarumin da kansa…

Read More

Dalilina Na Daina Rubuta Shirin Fim Din Labarina – Birniwa

S?hahararren marubucin fina-finan Kannywood Ibrahim Birniwa ya ce ya daina rubuta fitaccen fim ?in Labarina mai dogon zango saboda rashin jituwa tsakaninsa da masu shirya shi da kuma aiki kan nasa fim ?in. D?uk da cewa rashin jituwa ce ta sa marubucin ya fita daga fim ?in, sai dai ya ?i fa?a wa BBC Hausa ainahin abin da ya faru, yana mai cewa “da ni nake rubuta fim ?in da zuwa yanzu ya zo ?arshe”. D?a yake magana ta cikin shirin Amsoshin Takardunku na Sashen Hausa na BBC a ?arshen…

Read More

Kano: Tinubu Ya Gwangaje Kannywood Da Kyautar Miliyan 50

Labarin dake shigo mana daga jihar Kano na bayyana cewar Bola Ahmed Tinubu, ‘dan takarar kujerar shugabancin kasa na jam’iyyar APC a zaben 2023 ya gwangwaje masana’antar Kannywood da gudumawar N50 miliyan domin cigaban masana’antar. Mujallar fim ta ruwaito cewa, Tinubu ya bayar da wannan makudan kudaden ne a yayin da ya halarci taro na musamman da ‘yan fim suka hada masa a daren Lahadi a fadar gwamnatin jihar Kano. A yayin jawabi kan manufar taron, Furodusa Abdul Amart Maikwashewa ya ce: “Wannan taron na matasan fim ne masu goyon…

Read More