Ilimi: An Kirkiro Manyan Makarantu Biyu A Jihar Jigawa

Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya kirkiro sabbin manyan makarantun gaba da sakandare a jihar Jigawa.

Wadannan makarantu da shugaba Buhari ya saka hannun kirkirar su sun hada sa Kwalejin koyan ayyukan Noma na gwammantin tarraya a Kirikassamma, da kuma Kwalejin Ilimi ta tarayya a garin Birnin Kudu.

Kakakin fadar shugaban kasa Garba Shehu ne ya fidda wannan sanarawa ranar Juma’a.

Bayan haka shugaban Buhari ya saka hannu a cibiyar binciken ayyukan gona ta Kasa dake gaban sa.

Related posts

Leave a Comment