Da ?umi-?umi: APC Ta Lashe Za?en Ondo

Hukumar za?e ta INEC ta a Najeriya bayyana Rotimi Akeredolu a matsayin ?an takarar da ya lashe za?en gwamnan Jihar Ondo a ranar Asabar.

Mr Akeredolu ya samu kuri’a 292,830, yayin da dan takarar jam’iyyar PDP, Mr Eyitayo Jegede yake biye masa da kuri’a 195,791, sai kuma dan takarar ZLP, Agboola Ajayi, wanda ya samu kuri’a 69,127.

Dukkanin ‘yan takarar uku lauyoyi ne kuma sun fito daga maza?un sanata uku daban-daban – Akeredolu daga Ondo ta Arewa; Jegede daga Ondo ta Tsakiya da kuma Ajayi daga Ondo ta Kudu.

Mista Akeredolu ne gwamnan da ke kan mulki a jihar tun shekarar 2016.

Sakamakon ?ananan hukumomin da aka bayyana

Akoko North-West – APC: 15, 809 – PDP: 10,320

Akoko North-East – APC: 16,572 – PDP: 8,380

Akoko South-East – APC: 9,419 – PDP: 4,003

Akoko South-West – APC: 21,232 – PDP: 15,055

Ifedore – PDP: 11,852 – APC:9,350

Akure North – PDP: 12,263 – APC: 9,546

Ile-Oluji/Okeigbo – APC: 13,278 – PDP: 9,231

Akure South – PDP: 47,627 – APC: 17,277

Owo – APC: 35,957 – PDP: 5,311

Idanre – APC: 11,286 – PDP: 7,499

Ondo East – APC: 6,485 – PDP: 4,049

Irele – APC: 12,643 – ZLP: 5,904

OSE – APC: 15122 – PDP: 8421 – ZLP: 1083

OKITIPUPA – APC: 19266 – PDP: 10367 – ZLP: 10120

Ondo West – APC: 15977 – PDP: 10627 – ZLP: 10159

ODIGBO – APC: 23571 – PDP: 9485 – ZLP: 6540

ILAJE – APC: 26657 – PDP: 11128 – ZLP: 4405

ESE ODO – APC: 13383 – PDP: 4680 – ZLP: 4760

Related posts

Leave a Comment