Cutar Korona Ta Sake Bulla A Jihar Kaduna


Hukumar da?ile cutuka masu ya?uwa a Najeriya NCDC ta ce an samu ?arin mutum 65 sun kamu da korona a fa?in Najeriya a ranar Juma’a.

Al?alumman sun nuna jihar Kaduna ce ta fi yawan wa?anda suka kamu a ranar Juma’a da mutum 20.

Sai jihar Gombe inda aka samu ?arin mutum 10. A Abuja an samu mutum 9.

Ga jerin jihohin da aka samu ?arin masu korona a Najeriya

Kaduna-20

Gombe-10

FCT-9

Rivers-9

Bauchi-6

Lagos-3

Delta-2

Edo-2

Kano-2

Oyo-2

jimillar mutum 212,511 yanzu korona ta shafa a Najeriya amma 204,184 sun warke.

Cutar kuma ta kashe jimillar mutum 2,902 a Najeriya

Related posts

Leave a Comment