An Gar?ameta A Kurkuku Sakamakon Wallafa Hotunan Tsiraici

Wata kotu a kasar Ghana ta yanke wa wata fitacciya a shafin sada zumunta Rosemond Brown hukuncin zaman kaso na wata uku, sakamakon kama ta da laifin wallafa hotonta tsirara tare da danta a gefe. Ta fashe da kuka a lokacin da alkalin kotun da ke birnin Accara ya sanar da hukuncin da aka yanke mata. A hoton da ta wallafa tun a watan Yuli na ranar murnar zagayowar ranar haihuwa, ta fuskanci danta mai shekara bakwai tsirara kuma ta rike hannunsa, shi kuma yana sanye da dan kamfai, sannan…

Read More

Shugaban Amurka Ya Sha Alwashin Kare Hakkin Musulmi

Shugaban Amurka Joe Biden ya ce zai ci gaba da kare ha??in musulmi a fa?in duniya. Shugaban ya fa?i haka ne cikin wata sanarwa mai ?unshe da sa?on fatan alheri ga al’ummar musulmi yayin da suka soma azumin watan Ramadan a ranar Talata. Shugaban ya ce yana alfahari da ya ?age haramta wa wasu ?asashen musulmi shiga Amurka. “Zan ci gaba da tsayawa kan kare ha??in ?an adam a ko ina, har da ?an ?abilar Uyghur a China da rohingya a Burma da kuma dukkanin musulmi a fa?in duniya. Ya…

Read More

Mijin Sarauniyar Ingila Ya Mutu

Rahotanni daga fadar masarautar Ingila sun bayyana cewar Yarima Philip mijin Sarauniyar Ingila Elizabeth na II ya mutu yana da shekaru 99 a duniya kamar yadda fadar Buckingham Palace ta sanar a ranar Juma’a. An wallafa sanarwar rasuwarsa ne a shafin Twitter na fadar sarautar Ingila @RoyalFamily. “Cikin tsananin jimami Mai Martaba Sarauniyar Ingila ta sanar da mutuwar mijinta abin kaunarta, Mai girma Yarima Philip, Duke na Edinburg,” a cewar sanarwar. “Mai martaba ya mutu ne a safiyar ranar Juma’a a Fadar Windsor. “Iyalan gidan sarauta na alhinin mutuwarsa tare…

Read More

Bazoum Ya ?are Karagar Shugabancin Nijar

Zababben shugaban Jamhuriyar Nijar, Mohamed Bazoum, ya sha rantsuwar kama aiki bayan ya lashe zaben da Kotun Tsarin Mulkin kasar ta tabbatar da nasararsa. Shugaban Kotun Kolin mai shari’a Bouba Mahaman ne ya rantsar da Mohamed Bazoum a gaban mambobin Kotun Tsarin Mulki. Sabon shugaban kasar ya rantse da Al-Kur’ani mai tsarki yana mai shan alwashin gudanar da mulki bisa doka da oda. Shugabannin kasashe da na gwamnati da dama ne suka halarci bikin wanda aka yi a Yamai, babban birnin kasar bisa tsauraran matakan tsaro. An rantsar da sabon…

Read More

?etare: An Yi Yun?urin Juyin Mulki A Nijar

A cikin daren Talata wayewar yau Laraba, da Misalin Karfe 3 ne aka jiyo harbe- harbe a fadar gwamnatin kasar jamhuriyar Nijar da ke a babban birnin Yamai. Rahotanni sun nuna cewa an kwashe sama da mintoci 15 ana jin harbe-harben kafin daga bisani abin ya lafa. Ya zuwa yanzu dai babu wani cikakkyen karin bayani akan abin da ya wakana. Amma rahotannin sun nuna cewa kura ta lafa komai na tafiya dai dai kamar yadda aka saba. Masu sharhi kan lamurran yau da kullum na ganin daga irin wadannan…

Read More

Amurka Ta Yi Allah Wadai Da Koriya Ta Arewa Kan Gwajin Makami Mai Linzami

Koriya Ta Arewa ta yi ikirarin cewa makamai masu linzamin da ta ?addamar ranar Alhamis wasu nau’in “sabbin makaman ne da ake harbawa daga jikin bindiga da nufin ?ara karfin sojinta.” Koriyan ta fadi hakan ne a wata sanarwa ta farko da ta fitar tun bayan yin gwajin. Wannan ne karo na farko da ?asar ta harba makaman a cikin kusan shekara ?aya, kuma na farko tun bayan da Joe Biden ya zama shugaban ?asar Amurka. Mista Biden ya ce Amurka za ta “mayar da martani yadda ya dace”. Amurka…

Read More

Saudiyya Ta Haramta Bu?e Baki A Masallacin Makkah

Hukumomi a Saudiyya sun ce ba za a rika yin bu?a-baki ba a masallacin Makkah a lokacin azumin wata Ramadan dake tafe nan da ‘yan kwanaki. Hakan kuma ya shafi sahur da ake yi cikin jama’a a gidajen cin abinci da otel-otel, lokacin azumin na Ramadana. Wannan mataki na zuwa ne bayan wata tattauna wa da hukumomin kasar suka yi kan matakan da za a dauka domin kare kai da kuma mutane daga kamuwa da wannan cuta ta korona a yayin azumi da kuma bikin sallah. Bayan amincewa da wasu…

Read More

An Rantsar Da Samia Hassan Shugabar Tanzaniya

An rantsar da Samia Suluhu Hassan a matsayin mace ta farko Shugaabar ?asar Tanzania biyo bayan mutuwar John Magufuli ranar Laraba. Al?alin Al?alai Ibrahim Juma ne ya rantsar da ita a Fadar Gwamnati da ke babban birnin ?asar Dar es Salaam. Ita ce shugabar Tanzania ta shida bayan ta shafe shekara fiye da biyar a matsayin mataimakiyar Magufuli, wanda ya rasu sakamakon ciwon zuciya. Kundin tsarin mulkin Tanzania ya tanadi cewa mai shekara 61 ?in za ta ?arasa wa’adi na biyu na shekara biyar da suka fara. Ita ce shugabar…

Read More

?etare: An Rantsar Da Samia Hassan Shugabar Tanzaniya

An rantsar da Samia Suluhu Hassan a matsayin mace ta farko Shugaabar ?asar Tanzania biyo bayan mutuwar John Magufuli ranar Laraba. Al?alin Al?alai Ibrahim Juma ne ya rantsar da ita a Fadar Gwamnati da ke babban birnin ?asar Dar es Salaam. Ita ce shugabar Tanzania ta shida bayan ta shafe shekara fiye da biyar a matsayin mataimakiyar Magufuli, wanda ya rasu sakamakon ciwon zuciya. Kundin tsarin mulkin Tanzania ya tanadi cewa mai shekara 61 ?in za ta ?arasa wa’adi na biyu na shekara biyar da suka fara. Ita ce shugabar…

Read More

An Rantsar Da Samia Hassan A Matsayin Shugabar Kasar Tanzaniya

An rantsar da Samia Suluhu Hassan a matsayin mace ta farko Shugaabar ?asar Tanzania biyo bayan mutuwar John Magufuli ranar Laraba. Al?alin Al?alai Ibrahim Juma ne ya rantsar da ita a Fadar Gwamnati da ke babban birnin ?asar Dar es Salaam. Ita ce shugabar Tanzania ta shida bayan ta shafe shekara fiye da biyar a matsayin mataimakiyar Magufuli, wanda ya rasu sakamakon ciwon zuciya. Kundin tsarin mulkin Tanzania ya tanadi cewa mai shekara 61 ?in za ta ?arasa wa’adi na biyu na shekara biyar da suka fara. Ita ce shugabar…

Read More

Samia Saluhu Ta Zama Shugabar ?asar Tanzaniya

Yanzu idanu sun koma kan mataimakiyar shugaban kasar Tanzania, Samia Suluhu Hassan bayan da shugaban kasar John Magufuli ya rasu a ranar Laraba sakamakon ciwon zuciya a wani asibiti da ke birnin Dar es Salaam. Haka kundin tsarin mulkin Tanzania ya tanada, a rantsar da Samia Suluhu Hassan a matsayin sabuwar shugabar kasa, inda za ta karasa sauran wa’adin shekara biyar din da Magufuli ya fara a bara. “Lokacin da ofishin shugaban kasa ya zama babu kowa ciki sakamakon mutuwar da ya yi, to za a rantsar da mataimaki ne…

Read More

?etare: Shugaban Kasar Tanzaniya Ya Mutu

Rahotanni daga ?asar Tanzaniya na bayyana cewar Shugaban kasar John Pombe Magafuli ya mutu sakamakon ciwon zuciya kamar yadda mataimakiyarsa Samia Suluhu Hassan ta sanar. Suluhu Hassan yayin jawabin da ta yi wa ‘yan kasar kai tsaya ta kafafen watsa labarai, ta sanar da rasuwarsa inda ta ce za a yi zaman makoki na kwanaki 14 a kasar domin nuna juyayi. A cewar mataimakiyar shugaban kasar, Mr Magafuli ya rasu ne a yammacin ranar Laraba 17 ga watan Maris na shekarar 2021 a wani asibiti dake babban birnin ?asar Dar…

Read More

?etare: Shugaban Kasar Tanzaniya Ya Mutu

Rahotanni daga ?asar Tanzaniya na bayyana cewar Shugaban kasar John Pombe Magafuli ya mutu sakamakon ciwon zuciya kamar yadda mataimakiyarsa Samia Suluhu Hassan ta sanar. Suluhu Hassan yayin jawabin da ta yi wa ‘yan kasar kai tsaya ta kafafen watsa labarai, ta sanar da rasuwarsa inda ta ce za a yi zaman makoki na kwanaki 14 a kasar domin nuna juyayi. A cewar mataimakiyar shugaban kasar, Mr Magafuli ya rasu ne a yammacin ranar Laraba 17 ga watan Maris na shekarar 2021 a wani asibiti dake babban birnin ?asar Dar…

Read More

?etare: Shugaban Kasar Tanzaniya Ya Mutu

Rahotanni daga ?asar Tanzaniya na bayyana cewar Shugaban kasar John Pombe Magafuli ya mutu sakamakon ciwon zuciya kamar yadda mataimakiyarsa Samia Suluhu Hassan ta sanar. Suluhu Hassan yayin jawabin da ta yi wa ‘yan kasar kai tsaya ta kafafen watsa labarai, ta sanar da rasuwarsa inda ta ce za a yi zaman makoki na kwanaki 14 a kasar domin nuna juyayi. A cewar mataimakiyar shugaban kasar, Mr Magafuli ya rasu ne a yammacin ranar Laraba 17 ga watan Maris na shekarar 2021 a wani asibiti dake babban birnin ?asar Dar…

Read More

?etare: Shugaban Kasar Tanzaniya Ya Mutu

Rahotanni daga ?asar Tanzaniya na bayyana cewar Shugaban kasar John Pombe Magafuli ya mutu sakamakon ciwon zuciya kamar yadda mataimakiyarsa Samia Suluhu Hassan ta sanar. Suluhu Hassan yayin jawabin da ta yi wa ‘yan kasar kai tsaya ta kafafen watsa labarai, ta sanar da rasuwarsa inda ta ce za a yi zaman makoki na kwanaki 14 a kasar domin nuna juyayi. A cewar mataimakiyar shugaban kasar, Mr Magafuli ya rasu ne a yammacin ranar Laraba 17 ga watan Maris na shekarar 2021 a wani asibiti dake babban birnin ?asar Dar…

Read More

Saudiyya Za Ta Samar Da Daidaito Tsakanin Maza Da Mata A Fannin Aiki

Ma’aikatar Ci gaban al’umma ta Saudiyya na aiki kan wata manufa mai ya?i da nuna wariya da za a fara amfani da ita a kasar nan ba da jimawa ba, kamar yadda jaridar Saudi Gazette ta ruwaito. A cewar jaridar, manufar, wadda za ta haramta nuna wariya, irinta ce ta farko a kasar. Ta kuma ce ana matakin ?arshe na shirya ta kuma za a amince da ita nan ba da jimawa ba. Kwanan nan ne hukumomin ?asar suka samar da wani tsari na kai ?arar masu nuna wariya a…

Read More

Ketare: Wasu Da Suka Karbi Rigakafin Korona Sun Mutu

Hukumomi a kasar Denmark dake nahiyar Turai a ranar Alhamsi sun dakatar da yiwa mutane rigakafi korona na tsawon makonni biyu bayan wata mata wacce aka yiwa ta samu taruwar jini kuma ta mutu nan take. An dauki “wannan mataki ne bayan jini ya taru a jikin wasu mutane da aka yiwa rigakafin Kornanan Astrazeneca,” kamar y hukumar lafiyan Denmark tace a wani jawabi. “Bamu tabbatar ba tukun ko akwai alaka tsakanin rigakafin da kuma taruwar jinin.” Hakazalika, kasar Norway ta dakatad da amfani da rigakafin Astrazeneca. Gabanin haka kasar…

Read More

Hajjin Bana: Sai Wanda Ya Yi Rigakafi Zai Sauke Farali – Saudiyya

Masarautar Saudiyya ta umarci maniyyata da su yi allurar rigakafin COVID-19 gabanin aikin Hajjin na 2021, in ji jaridar Okaz. Masarautar ta bakin Ministan Kiwon Lafiya, Tawfiq al-Rabiah, ne ya bayyana hakan a cikin wata sanarwa da aka fitar ranar Litinin din da ta gabata, Aljazeera ta ruwaito. Ministan ya ce “Alurar rigakafin ta COVID-19 wajibi ne ga wadanda suke son zuwa aikin Hajji kuma zai kasance daya daga cikin manyan sharudda (na karbar izinin zuwa).” Aikin Hajji shiri ne na hajji wanda ke maraba da miliyoyin Musulmai a duk…

Read More

Shugaban Kasar Ghana Ya La’anci Masu Auren Jinsi

Shugaban kasar Ghana, Nana Akufo-Addo ya yi tir gami da Allah wadai da masu han?oron auren jinsi, inda ya bayyana cewa auren jinsi ba zai taba faruwa ba a karkashin mulkin sa har abada ba. Ya fadi haka ne a wani taron coci da aka yi a Mampong ranar Asabar, 27 ga watan Fabrairu cikin dinbin jama’a. ”Na fadi hakan a baya, kuma bari na sake jaddada cewa ba a karkashin Shugabancin Nana Akufo-Addo za a halatta auren jinsi a Ghana ba. “Ba zai taba faruwa ba. Bari in maimaita;…

Read More

Yariman Saudiyya Ne Ya Bada Umarnin Kashe Khashoggi – Amurka

Wani rahoto da Amurka ta saki kan bayanan sirrin da ta tattara kan kisan ?an jaridar nan na Saudiyya Jamal Khashoggi, ya nuna cewa Yariman ?asar mai jiran gado Mohammed bin Salman ya amince da wani shiri na kashe ?an jaridar. An kashe Mista Khashoggi a 2018 a ofishin jakandancin Saudiyya a birnin Santambul. Rahoton ya ce Yariman na ?aukar Mista Khashoggi a matsayin barazana, inda ya goyi bayan a ?auki ko da mummunan mataki ne domin rufe bakinsa. Mista Biden na bu?atar masu kare ha??in bil adama da su…

Read More