Shugaba Bola Tinubu ya ce ?ungiyar raya tattalin arzi?in ?asashen Afirka ta Yamma (ECOWAS) ba za ta amince da abubuwan da ke faruwa a Jamhuriyar Nijar ba.
Da safiyar yau Laraba ne rahotanni suka bayyana cewa dakarun tsaro sun toshe fadar shugaban ?asa da ofisoshin jami’an gwamnati a kasar.
A martanin da ya mayar a cikin wata sanarwa, Tinubu wanda shi ne Shugaban ECOWAS ya ce ba za a lamunci yun?urin juyin mulkin sojoji ba.
Sanarwar ta ce “Bayanan da aka samu daga jamhuriyar Nijar na nuni da wasu abubuwa marasa dadi da ke faruwa a ?angaren shugabannin siyasar ?asar.”
