An Gano Tulin Muggan Makamai A Jos Babban Birnin Jihar Filato

IMG 20240308 WA0095

Rundunar sojin Najeriya ta ce dakarunta sun gano makamai masu yawa na zamani da kuma ?irar gida a gundumar Fann da ke yankin ?aramar hukumar Barikin Ladi a jihar Filato. Cikin wata sanarwa da sojojin suka fitar sun ce sun ?addamar da samame a ?auyukan gundumar ne bayan da wasu ?ata-gari suka kashe wani jami’in shige da fice a lokacin da jami’an tsaro ?ar?ashin rundunar Operation SAFE HAVEN ke sintiri a yankin. An ce ?ata-garin sun kashe jami’in a lokacin da yake duba motarsu wadda aka yi zargin sun ?auko…

Read More

Kano: An Fara Shari’ar Matashin Da Ya Banka Wa Mutane Wuta A Masallaci

IMG 20240719 WA0112

Rahotannin dake shigo mana daga Jihar Kano na bayyana cewa, Wata babbar kotun shari’ar Musulunci ta karanta wa Shafi’u Abubakar matashin da ake zargi da cinna wa mutane wuta a masallaci tuhume-tuhume guda hu?u da ake yi masa wa?anda suka ha?a da; Zargin sanadiyyar kisan mutum 23 da gangan ta hanyar cinna musu wuta a masallaci a garin Gadan wanda aka fi sani da Larabar Abasawa cikin ?aramar hukumar Gezawa. Yun?urin kisan wasu mutum biyu a ranar 15 ga watan Mayu 2024 a garin Gadan. Raunata wasu mutane ta hanyar…

Read More

Dalibai Za Su Fara Cin Gajiyar Bashin Karatu A Makon Gobe

images 2024 03 14T070645.613

?aliban manyan makarantun gwamnatin tarayya a Najeriya da suka nemi bashin ku?in karatu za su fara samun ku?in nan da mako ?aya, a cewar asusun ba da bashin ?aliban. Sai dai shugaban asusun, Akintunde Sawyerr, ya ce ?aliban makarantun da za su fara sabon zangon karatu ne kawai za su ga ku?in a asusunsu a yanzu. A jiya Laraba ne Shugaban ?asa Bola Tinubu ya ?addamar da asusun mai suna Nigerian Education Loan Fund (Nelfund) a hukumance a fadar shugaban ?asa da ke Abuja. Mista Sawyerr ya ce jimillar ?alibai…

Read More

Karancin Albashi: Kungiyar Kwadago Ta Amince Da Tayin N70,000 Da Tinubu Ya Yi

Shugabannin ?ungiyar ?wadago ta NLC sun sanar da amincewarsu da naira 70,000 a matsayin albashi mafi ?an?anta ga ma’aikatan ?asar. Shugaban Najeriya Bola Tinubu ne ya amince da sabon albashin a ganawarsa da wakilan ?ungiyoyin ?an ?wadago na ?asar a ranar Alhamis. Wannan na zuwa ne bayan kwashe tsawon lokaci ana ta?addama tsakanin ?an ?wadago da gwamnatin Najeriya game da sabon albashin mafi ?an?anta ga ma’aikata. Shugaban NLC Joe Ajaero ya ce sun amince ne da tayin N70,000 saboda akwai abubuwan da ke ?unshe da ya kira na ?arfafa guiwa.…

Read More

Tsadar Rayuwa: ‘Yan Majalisar Wakilai Sun Sadaukar Da Rabin Albashinsu Na Wata Shidda

IMG 20240307 WA0056

Rahotannin dake shigo mana daga birnin tarayya Abuja na bayyana cewa ?an majalisar wakilan Najeriya sun amince da a zabtare kaso 50 na albashinsu na tsawon watanni shida a wani mataki na nuna tausayawa ga yanayin matsin tattalin arzi?i da yunwa da ?an Najeriya ke ciki a halin yanzu. Wannan dai ya biyo bayan amincewa da gyaran ga bu?atar da mataimakin shugaban majalisa, Benjamin Kalu ya yi na bu?atar ?an majalisar da su sadaukar da kaso 50 na albashin nasu na naira 600,000 da suke kar?a. Hon Benjamin Kalu ya…

Read More