Buhari Zai Jagoranci Shugabannin Afirka Taron ECOWAS Yau A Abuja

Rahotanni daga birnin tarayya Abuja na bayyana cewar mai girma Shugaban ?asa Muhammadu Buhari zai jagoranci shugabannin Afirka taron ECOWAS yau Lahadi a Abuja.

Taron da za a yi na shugabannin ?asashen shi ne na 60 kuma ana yin irin wannan taron a duk shekara.

Ana sa ran tattaunawa kan batun siyasa da tsaro da tattalin arzi?in ?asashen.

Haka kuma ana sa ran tattaunawa kan halin da ?asashen Mali da Guinea suke ciki.

Related posts

Leave a Comment