Sanata mai wakiltar yankin kudancin jihar Borno a arewa maso gabashin Najeriya ya tabbatar wa BBC batun da Gwamna Zulum ya ambata cewa akwai wasu ?ananan hukumomin jihar da ?an Boko Haram ke da ?arfi a can.
Sanatan ya fa?i hakan ne a wata hira a ranar Alhamis, sakamakon rahotannin da aka ambato Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar na cewa har yanzu ?ananan hukumomin Abadam da Guzalama na ?ar?ashin ikon Boko Haram.
Ya ?ara da cewa amma fa Boko Haram ?in ya?in sari ka no?e suke yi. Ba za ka ce ga ?aramar hukuma ta?amaimai da ke hannunsu ba amma sukan yi gayya ne su je su kai hari.
