Tsohon Gwamnan Zamfara Matawalle Na Da Hannu A Ta’addanci – Bello Turji

IMG 20240312 WA0021

Shahararren shugaban ‘yan ta’adda, Bello Turji ya zargi karamin ministan tsaro, Bello Matawalle da hannu wajen tallafawa ta’addanci a Najeriya. Bello Turji Kachalla, wanda aka fi sani da Turji, sanannen dan ta’adda ne kuma shugaban ‘yan fashi da makami wanda ya yi ta kai hare-hare a jihohin arewacin Najeriya da suka hada da Zamfara, Sokoto da Niger. Ana zargin shugaban ‘yan ta’addan mai shekaru 28 da haihuwa ya jagoranci wasu ‘yan bindiga daga ranar 4 zuwa 6 ga watan Janairun 2022, inda ‘yan bindiga suka kashe sama da mutane 200…

Read More

Gwamnatin Delta Ta Janye Aniyarta Na Korar ‘Yan Arewa Daga Jihar

A yanzu haka dai hankalin ‘yan arewacin Najeriya mazauna garin Abavo da ke jihar Delta ya kwanta, biyo bayan janye wa’adin da ake zargin masarautar garin ta ba su na kwanaki hudu da su fice daga garin, saboda yawaitar matsalar sace-sacen jama’a da ta addabi yankin. Janyewar wannan wa’adi dai ta biyo bayan kwarmata lamarin da ‘yan arewar suka yi a sashen Hausa na BBC, abin ya kai ga kunnen fadar shugaban Najeriyar, da gwamnan jihar ta Delta, da shugaban ?aramar hukumar Ika ta Kudu, da Ha?akar ?ungiyoyin kare fararen…

Read More

Majalisa Za Ta Binciki Ingancin Man Fetur Da Ake Sha A Najeriya

Kakakin Majalisar Wakilan Najeriya, Hon. Tajudeen Abbas ya ce majalisar za ta gudanar da cikakken bincike kan ingancin man da masu ababen hawa ke amfani da shi a fa?in ?asar. Hon Tajudeen ya bayyana hakan ne a yau Asabar yayin wata ziyara da ya jagoranci shugabannin majalisar wakilan ?asar zuwa matatar mai ta Dangote da ke birnin Legas, kamar yadda Gidan talbijin na Channel ya ruwaito. Kakakin majalisar na wannan maganar ne bayan gwajin ingancin man disel da aka yi a gabansu lokacin ziyarar tasu zuwa matatar. Tun da farko…

Read More

Zanga-Zangar Tsadar Rayuwa: Ba Alfanu Bane Za Mu Kaucewa Faruwar Haka – Fadar Shugaban Kasa

IMG 20240407 WA0063

Rahotannin dake shigo mana daga birnin tarayya Abuja na bayyana cewa, Gwamnatin tarayya ?arkashin jagorancin shugaban kasa Bola Tinubu ta gargadi Matasa masu aniyar shiga zanga-zangar tsadar rayuwa da cewa su dakata domin ba alfanu bace ga ?asar. Ministan ya?a labarai Mohammed Idria ne ya bayyana hakan lokacin da yake tsokaci dangane da shirin da wasu gungun jama’a ke yi na shirya zanga-zanga a ?arshen wata, a wata zantawa da ya yi da gidan rediyon BBC Hausa. Mohammed Idria ya ?ara da cewa Gwamnatin tarayya ta yi kyakkyawan tanadi na…

Read More