Kungiyar tuntuba ta matasan Arewa (AYCF) ta bayyana cewa ?aukar nauyin sukar ?aramin ministan tsaro Bello Matawalle da babban mai ba shugaban ?asa shawara kan harkar tsaro Nuhu Ribadu, wani yunkuri ne na sukar shugaba Tinubu. Kungiyar ta bayyana cewar a fili yake kwanan nan an ga Gwamnan Zamfara Dauda Lawal ya fito ta kafar talabijin na Channel yana bayyana cewar wai shugaban ya gaza wajen samar da tsaro ba jihar Zamfara da yankin Arewa. Hakazalika Gwamnan Lawal ta hannun kungiyoyin da ya ?auki nauyin su, sun fito suna sukar…
Read MoreDay: July 24, 2024
Tsadar Rayuwa: Tinubu Ya Gargadi Masu Hankoron Gudanar Da Zanga-Zanga
Shugaban ?asa Bola Tinubu ya bu?aci ‘yan ?asar da kada su yi zanga-zangar nuna ?acin rai da matsin rayuwa a wata mai zuwa, kamar yadda Ministan Ya?a Labarai Mohammed Idris ya bayyana. Da yake magana da manema labarai jim ka?an bayan ganawa da shugaban ?asar a yau Talata, ministan ya ce Tinubu ya bu?aci masu shirya zanga-zangar da su dakata tukunna. “Game da maganar zanga-zanga, shugaban ?asa ya ce babu bu?atar yin ta tukunna,” in ji shi. “Ya nemi su jingine batun, ya nemi su jira su ji martanin da…
Read More