Site icon Muryar 'Yanci

Buhari Zai Ziyarci Kasar Ruwanda

Rahotanni daga birnin tarayya Abuja na bayyana cewar Shugaban ?asa Muhammadu Buhari zai halarci taron shugabannin ?ungiyar Commonwealth na ?asashe rainon Ingila da ke gudana a ?asar Rwanda daga 20 zuwa 26 ga watan Yuni.

Wata sanarwa da fadar shugaban ?asa ta fitar a ranar Laraba ta ce shugaban zai halarci bu?e bikin a hukumance ranar Juma’a.

Taron mai la?abin CHOGM 2022, zai tattauna kan halin rayuwa da kuma ci gaban al’ummar ?ungiyar fiye da biliyan biyu da ke zaune a ?asa 54 na nahiyoyin Afirka da Asiya da Amurka da Turai da kuma yankin Pacific.

Exit mobile version